IQNA - Majalisar malaman musulmi ta yi kira da a hada kai a duniya domin kawo karshen yake-yaken da ake ci gaba da gwabzawa a duniya, musamman yakin Gaza da ya lakume rayukan dubban mutane a duniya.
Lambar Labari: 3493908 Ranar Watsawa : 2025/09/22
Tehran- (IQNA) kwamitin malaman addinin muslunci a kasar Yemen ya yi tir da Allawadai da kisan musulmi a kasar India.
Lambar Labari: 3484585 Ranar Watsawa : 2020/03/04
Bangaren kasa da kasa, babbar majalisar malaman addini n muslunci ta kasar Aljeriya ta jinjina wa fatawar Ayatollah Khamenei dangane wajabcin kare mutuncin matan manzon Allah.
Lambar Labari: 3482786 Ranar Watsawa : 2018/06/26